This Week Trends
Akalla mutum 13 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu 115 suka harbu da cutar zazzabin Lassa a Jihar Edo.
Kwamishinan Lafiya na Jihar, Farfesa Akoria Obehi, ne ya bayyana hakan ga manema labarai a Benin, babban birnin Jihar.
A...
Hukumar tsaro ta farin kaya ta DSS, ta sanar da kama wasu da a ka zarga aikata laifukan sayar da sababbin takardun kudin da gwamnati ta fitar a sassan Najeriya.
Wannan na cikin wata sanarwa da hukumar tsaron ta fitar...
The federal government’s overall strategy and vehicle for investment and sector reforms to attain the SDGs for water supply, sanitation and hygiene WASH is to ensure that all Nigerians have access to sustainable and safely-managed WASH services by 2030.
The...
Month In Review
Hot Stuff Coming
Sabon shugaban hukumar lura da aikin hajji na ƙasa ya ziyarci Gwamna Inuwa
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya karbi bakuncin sabon shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON), Alhaji Jalal Ahmad Arabi, a masaukin gwamnan dake Abuja.
Hakan na...
Kotu Ta Kori karar Neman Hana Inuwa Takarar Gwaman Gombe
Kotu Ta Kori karar Da Ke Neman Hana Inuwa Takarar Gwaman Gombe
A jiya ne wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi...
Kotun koli za ta yanke hukunci kan zaben Tinubu gobe Alhamis
A gobe Alhamis, 26 ga Oktoba, 2023 ne dai kotun kolin za ta yanke hukunci kan shari’ar jam’iyyar Labour da dan takararta na shugaban...
Babu wata tattaunawa tsakanin Kwankwaso da Atiku-NNPP
Jam'iyyar NNPP ta ce babu wata tattaunawa tsakanin dan takararta na shugaban ƙasa, Injiniya Rabi'u Musa Kawankwaso da takwaransa na PDP Atiku Abubakar.
A wata...
LATEST ARTICLES
NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Za Su Kwaɗaita Muku Azumtar Sitta...
Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan falalar Sitta Shawwal.
Al-Qur’ani mai girma a cikin suratul Baqarah, Allah Ya wajabta...
Kungiyar Ƴanjarida Ta ƙasa Ta karrama Gwamnan Jihar Kano
Tawaga daga kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ), karkashin jagorancin shugabanta na kasa, Kwamared Chris Isiguzo, sun karrama gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf
A...
Danne-dannen waya don samun kuɗi: Yadda matasa da tsofaffi suka rungume...
ayin da yake tuƙa kakar zuwa gida ne ya lura tana ta faman danna madannan wayarta.
“Ina tunanin tana buga wasan ‘candy crush’ ne wanda...
Ta yaya sayar wa Dangote ɗanyen mai a naira zai taimaka...
A ranar Litinin majalisar ministoci ta Najeriya ta bayar da umarnin a riƙa sayar da ɗanyen mai ga matatun mai na cikin gida a...
What Bandits Told Us Before We Found Nabeeha’s Corpse – Uncle...
Speaking with Daily Trust, Nabeeha’s uncle, who has been involved in rescue efforts, said the bandits were infuriated when they told them they had...
Muhammad Inuwa Yahaya – Executive Governor, Gombe State
Muhammad Inuwa Yahaya (born October 9, 1961) is a Nigerian businessman and politician. He is the Executive Governor of Gombe State elected on 9 March 2019, under the platform of the All...
Gombe and strategy for water supply, sanitation and hygiene
The federal government’s overall strategy and vehicle for investment and sector reforms to attain the SDGs for water supply, sanitation and hygiene WASH is...
Governor Inuwa Yahaya appoints Hon. Hassan Habib Kumo as SSA
Habib Hassan, known as Tauraron Kumo, is an accomplished individual with a diverse range of achievements. Born in the 1980s, he has made a...
Tinubu appoints ex-FCT minister Dr. Aliyu Modibbo, 16 others as Shettima’s...
President Bola Tinubu has approved the appointment of 18 Special Advisers and Senior Special Assistants to actualise the agenda of the federal government across...
Kotu koli ta tabbatar da zaben shugaban kasa Tinubu
A yau Alhamis ne kotun koli ta tabbatar da nasarar da shugaba Bola Tinubu ya samu a zaben shugaban kasa da aka gudanar a...

















