DON'T MISS
LIFESTYLE
An yi garkuwa da dalibai mata biyar a jami’ar tarayya ta Dutsinma
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki a dakunan kwanan dalibai na jami’ar tarayya da ke Dutsinma (FUDMA), jihar Katsina, inda suka yi awon gaba...
Jami’yar APC ta Dakatar Da Ɗan takarar Gwamna Da Na Sanata A Taraba
Jam'iyyar APC a jihar Taraba ta kori ɗan takararta na gwamnan jihar a zaɓen 2023 da aka kammala David Sabo Kente kan zargin yi...
REVIEWS
NNPC ya nemi afuwan ‘yan Najeriya kan karancin man fetur
Shugaban Kamfanin mai na kasa, NNPC ya bai wa 'yan Najeriya hakuri kan matsin da suka sake tsintar kansu sakamakon karancin man fetur.
Shugaban kamfanin...
LATEST ARTICLES
Kotu koli ta tabbatar da zaben shugaban kasa Tinubu
A yau Alhamis ne kotun koli ta tabbatar da nasarar da shugaba Bola Tinubu ya samu a zaben shugaban kasa da aka gudanar a...
Kotun koli za ta yanke hukunci kan zaben Tinubu gobe Alhamis
A gobe Alhamis, 26 ga Oktoba, 2023 ne dai kotun kolin za ta yanke hukunci kan shari’ar jam’iyyar Labour da dan takararta na shugaban...
An yankewa likita hukuncin ɗaurin rai-da-rai a kan fyade
Kotun da ke shari’ar laifukan lalata da cin zarafi a jihar Legas da ke zaune a Ikeja ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai daraktan kula...
Yan sanda a Gombe na binciken wadanda su ka wa yar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe, ta kaddamar da bincike kan mumunan kisan da aka yi wa wata mata ‘yar shekara 58, Aishatu Abdullahi.
Mataimakiyar kwamishinan...
Sabon shugaban hukumar lura da aikin hajji na ƙasa ya...
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya karbi bakuncin sabon shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON), Alhaji Jalal Ahmad Arabi, a masaukin gwamnan dake Abuja.
Hakan na...
Yan sanda sun ceto mutum biyu da a ka yi garkuwa...
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta ce ta ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a yankin Shabewa da ke karamar...
An Karrama Dattijo Mai ƙirkire-ƙirƙire Da Bai Yi Boko Ba Da...
Jami'ar jihar Gombe ta ƙarrma dattijon ɗan shekaru 70 Hadi Usman da digirin girmamawa na Dakta.
Jami'ar ta karrama dattijon ne a ranar Asabar yayin...
An yi garkuwa da dalibai mata biyar a jami’ar tarayya ta...
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki a dakunan kwanan dalibai na jami’ar tarayya da ke Dutsinma (FUDMA), jihar Katsina, inda suka yi awon gaba...
Jami’yar APC ta Dakatar Da Ɗan takarar Gwamna Da Na Sanata...
Jam'iyyar APC a jihar Taraba ta kori ɗan takararta na gwamnan jihar a zaɓen 2023 da aka kammala David Sabo Kente kan zargin yi...
Tinubu ya lashe zaben shugaban kasa
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya sanar da tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na...