Trending Now
FASHION WEEK
An Karrama Dattijo Mai ƙirkire-ƙirƙire Da Bai Yi Boko Ba Da...
Jami'ar jihar Gombe ta ƙarrma dattijon ɗan shekaru 70 Hadi Usman da digirin girmamawa na Dakta.
Jami'ar ta karrama dattijon ne a ranar Asabar yayin...
LATEST NEWS
NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Za Su Kwaɗaita Muku Azumtar Sitta Shawwal
Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan falalar Sitta Shawwal.
Al-Qur’ani mai girma a cikin suratul Baqarah, Allah Ya wajabta...
Kungiyar Ƴanjarida Ta ƙasa Ta karrama Gwamnan Jihar Kano
Tawaga daga kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ), karkashin jagorancin shugabanta na kasa, Kwamared Chris Isiguzo, sun karrama gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf
A...
Danne-dannen waya don samun kuɗi: Yadda matasa da tsofaffi suka rungume shi hannu bibiyu
ayin da yake tuƙa kakar zuwa gida ne ya lura tana ta faman danna madannan wayarta.
“Ina tunanin tana buga wasan ‘candy crush’ ne wanda...
POPULAR ARTICLES
Jami’yar APC ta Dakatar Da Ɗan takarar Gwamna Da Na Sanata A Taraba
Jam'iyyar APC a jihar Taraba ta kori ɗan takararta na gwamnan jihar a zaɓen 2023 da aka kammala David Sabo Kente kan zargin yi...
Atiku ya bukaci CBN da kada ya ƙara wa’adin daina karban tsofaffin kuɗi.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bukaci babban bankin Najeriya (CBN) da kada ya tsawaita wa’adin ranar 10 ga watan...
NNPC ya nemi afuwan ‘yan Najeriya kan karancin man fetur
Shugaban Kamfanin mai na kasa, NNPC ya bai wa 'yan Najeriya hakuri kan matsin da suka sake tsintar kansu sakamakon karancin man fetur.
Shugaban kamfanin...
LATEST REVIEWS
Yan sanda sun ceto mutum biyu da a ka yi garkuwa...
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta ce ta ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a yankin Shabewa da ke karamar...