This Week Trends
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta ce ta ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a yankin Shabewa da ke karamar hukumar Dukku a jihar Gombe.
Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da ASP Mahid Muazu...
Mataimakin Shugaban Kasar Gambiya, Badara Joof, ya rasu a kasar Indiya.
Shugaban Kasar, Adama Barrow ne ya sanar da rasuwar a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter da safiyar Laraba.
Wani ma’aikacin gwamnati Bala Musa mai shekaru 48 a duniya a ranar Litinin ya maka wata jarumar fina-finan Kannywood Hadiza Gabon a gaban kotun shari’a da ke Kaduna saboda ta ki aurensa.
Wanda ya...
Month In Review
Hot Stuff Coming
Jami’yar APC ta Dakatar Da Ɗan takarar Gwamna Da Na Sanata A Taraba
Jam'iyyar APC a jihar Taraba ta kori ɗan takararta na gwamnan jihar a zaɓen 2023 da aka kammala David Sabo Kente kan zargin yi...
Hukumar tsaro ta DSS ta damke masu sayar da sabbin kudi
Hukumar tsaro ta farin kaya ta DSS, ta sanar da kama wasu da a ka zarga aikata laifukan sayar da sababbin takardun kudin da...
Yan sanda a Gombe na binciken wadanda su ka wa yar shekara 58 yankan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe, ta kaddamar da bincike kan mumunan kisan da aka yi wa wata mata ‘yar shekara 58, Aishatu Abdullahi.
Mataimakiyar kwamishinan...
Kotu Ta Kori karar Neman Hana Inuwa Takarar Gwaman Gombe
Kotu Ta Kori karar Da Ke Neman Hana Inuwa Takarar Gwaman Gombe
A jiya ne wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi...
LATEST ARTICLES
Kotu koli ta tabbatar da zaben shugaban kasa Tinubu
A yau Alhamis ne kotun koli ta tabbatar da nasarar da shugaba Bola Tinubu ya samu a zaben shugaban kasa da aka gudanar a...
Kotun koli za ta yanke hukunci kan zaben Tinubu gobe Alhamis
A gobe Alhamis, 26 ga Oktoba, 2023 ne dai kotun kolin za ta yanke hukunci kan shari’ar jam’iyyar Labour da dan takararta na shugaban...
An yankewa likita hukuncin ɗaurin rai-da-rai a kan fyade
Kotun da ke shari’ar laifukan lalata da cin zarafi a jihar Legas da ke zaune a Ikeja ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai daraktan kula...
Yan sanda a Gombe na binciken wadanda su ka wa yar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe, ta kaddamar da bincike kan mumunan kisan da aka yi wa wata mata ‘yar shekara 58, Aishatu Abdullahi.
Mataimakiyar kwamishinan...
Sabon shugaban hukumar lura da aikin hajji na ƙasa ya...
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya karbi bakuncin sabon shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON), Alhaji Jalal Ahmad Arabi, a masaukin gwamnan dake Abuja.
Hakan na...
Yan sanda sun ceto mutum biyu da a ka yi garkuwa...
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta ce ta ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a yankin Shabewa da ke karamar...
An Karrama Dattijo Mai ƙirkire-ƙirƙire Da Bai Yi Boko Ba Da...
Jami'ar jihar Gombe ta ƙarrma dattijon ɗan shekaru 70 Hadi Usman da digirin girmamawa na Dakta.
Jami'ar ta karrama dattijon ne a ranar Asabar yayin...
An yi garkuwa da dalibai mata biyar a jami’ar tarayya ta...
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki a dakunan kwanan dalibai na jami’ar tarayya da ke Dutsinma (FUDMA), jihar Katsina, inda suka yi awon gaba...
Jami’yar APC ta Dakatar Da Ɗan takarar Gwamna Da Na Sanata...
Jam'iyyar APC a jihar Taraba ta kori ɗan takararta na gwamnan jihar a zaɓen 2023 da aka kammala David Sabo Kente kan zargin yi...
Tinubu ya lashe zaben shugaban kasa
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya sanar da tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na...