Trending Now
Labaran Duniya
NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Za Su Kwaɗaita Muku Azumtar Sitta...
Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan falalar Sitta Shawwal.
Al-Qur’ani mai girma a cikin suratul Baqarah, Allah Ya wajabta...
Kungiyar Ƴanjarida Ta ƙasa Ta karrama Gwamnan Jihar Kano
Tawaga daga kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ), karkashin jagorancin shugabanta na kasa, Kwamared Chris Isiguzo, sun karrama gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf
A...
Kasuwanci
Tsaro
What Bandits Told Us Before We Found Nabeeha’s Corpse – Uncle...
Speaking with Daily Trust, Nabeeha’s uncle, who has been involved in rescue efforts, said the bandits were infuriated when they told them they had...
Dukkan Labarai
Kotun koli za ta yanke hukunci kan zaben Tinubu gobe Alhamis
A gobe Alhamis, 26 ga Oktoba, 2023 ne dai kotun kolin za ta yanke hukunci kan shari’ar jam’iyyar Labour da dan takararta na shugaban...
NNPC ya nemi afuwan ‘yan Najeriya kan karancin man fetur
Shugaban Kamfanin mai na kasa, NNPC ya bai wa 'yan Najeriya hakuri kan matsin da suka sake tsintar kansu sakamakon karancin man fetur.
Shugaban kamfanin...
Wani Mutum Ya kai ƙarar Hadiza Gabon Saboda Ta ƙi Auransa
Wani ma’aikacin gwamnati Bala Musa mai shekaru 48 a duniya a ranar Litinin ya maka wata jarumar fina-finan Kannywood Hadiza Gabon a...
Kiwon Lafiya
NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Za Su Kwaɗaita Muku Azumtar Sitta...
Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan falalar Sitta Shawwal.
Al-Qur’ani mai girma a cikin suratul Baqarah, Allah Ya wajabta...
Zazzabin Lassa Ya kashe Mutum 13 a Jihar Edo.
Akalla mutum 13 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu 115 suka harbu da cutar zazzabin Lassa a Jihar Edo.
Kwamishinan Lafiya na Jihar,...




























