Labaran Duniya
Kungiyar Ƴanjarida Ta ƙasa Ta karrama Gwamnan Jihar Kano
Tawaga daga kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ), karkashin jagorancin shugabanta na kasa, Kwamared Chris Isiguzo, sun karrama gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf
A...
Danne-dannen waya don samun kuɗi: Yadda matasa da tsofaffi suka rungume...
ayin da yake tuƙa kakar zuwa gida ne ya lura tana ta faman danna madannan wayarta.
“Ina tunanin tana buga wasan ‘candy crush’ ne wanda...
Kasuwanci
Tsaro
What Bandits Told Us Before We Found Nabeeha’s Corpse – Uncle...
Speaking with Daily Trust, Nabeeha’s uncle, who has been involved in rescue efforts, said the bandits were infuriated when they told them they had...
Dukkan Labarai
What Bandits Told Us Before We Found Nabeeha’s Corpse – Uncle Sherifdeen Al-Kadriyar, one...
Speaking with Daily Trust, Nabeeha’s uncle, who has been involved in rescue efforts, said the bandits were infuriated when they told them they had...
Gwamnoni shida sun gaza cin zabe don tsallakawa majalisar dattawa
Akalla gwamnoni shida masu barin gado sun gaza a yunkurinsu na tsallakawa majalisar dattawan Najeriya bayan wa’adinsu biyu na shekara takwas.
Gwamnonin da ke barin...
Yan sanda sun ceto mutum biyu da a ka yi garkuwa da su a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta ce ta ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a yankin Shabewa da ke karamar...
Kiwon Lafiya
Zazzabin Lassa Ya kashe Mutum 13 a Jihar Edo.
Akalla mutum 13 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu 115 suka harbu da cutar zazzabin Lassa a Jihar Edo.
Kwamishinan Lafiya na Jihar,...