Trending Now
Labaran Duniya
NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Za Su Kwaɗaita Muku Azumtar Sitta...
Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan falalar Sitta Shawwal.
Al-Qur’ani mai girma a cikin suratul Baqarah, Allah Ya wajabta...
Kungiyar Ƴanjarida Ta ƙasa Ta karrama Gwamnan Jihar Kano
Tawaga daga kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ), karkashin jagorancin shugabanta na kasa, Kwamared Chris Isiguzo, sun karrama gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf
A...
Kasuwanci
Tsaro
Hukumar tsaro ta DSS ta damke masu sayar da sabbin kudi
Hukumar tsaro ta farin kaya ta DSS, ta sanar da kama wasu da a ka zarga aikata laifukan sayar da sababbin takardun kudin da...
Dukkan Labarai
An yi garkuwa da dalibai mata biyar a jami’ar tarayya ta Dutsinma
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki a dakunan kwanan dalibai na jami’ar tarayya da ke Dutsinma (FUDMA), jihar Katsina, inda suka yi awon gaba...
Sabon shugaban hukumar lura da aikin hajji na ƙasa ya ziyarci Gwamna Inuwa
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya karbi bakuncin sabon shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON), Alhaji Jalal Ahmad Arabi, a masaukin gwamnan dake Abuja.
Hakan na...
Danne-dannen waya don samun kuɗi: Yadda matasa da tsofaffi suka rungume shi hannu bibiyu
ayin da yake tuƙa kakar zuwa gida ne ya lura tana ta faman danna madannan wayarta.
“Ina tunanin tana buga wasan ‘candy crush’ ne wanda...
Kiwon Lafiya
NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Za Su Kwaɗaita Muku Azumtar Sitta...
Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan falalar Sitta Shawwal.
Al-Qur’ani mai girma a cikin suratul Baqarah, Allah Ya wajabta...
Zazzabin Lassa Ya kashe Mutum 13 a Jihar Edo.
Akalla mutum 13 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu 115 suka harbu da cutar zazzabin Lassa a Jihar Edo.
Kwamishinan Lafiya na Jihar,...